Take a fresh look at your lifestyle.

MAJALISAR DATTAWAN NAJERIYA TA GABATAR DA KUNDIN KAFA HUKUMAR HANA HADA-HADAR MAKAMAI

0 517

Majalisar dattawan Najeriya a ranar Talata ta amince da wani kudurin kafa hukumar hana hada manya da kananan makamai.

Wannan kudurin da aka amince da shi ya biyo bayan gabatarwa da tabbatarwar da rahoton kwamitin akan tsaro da bayanan sirri na kasa,karkashin Jagorancin Sanatar Ibrahim Gobir.

 

LADAN NASIDI

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *