Take a fresh look at your lifestyle.

Tsohon Kakakin Majalisa Ghali Na’Abba Ya Rasu Yana Da Shekaru 65

153

Tsohon kakakin majalisar wakilai, Honorabul Ghali Umar Na’Abba ya rasu

 

Mai magana da yawun Majalisar Wakilai a Najeriya ta 4 ya rasu a asibitin kasa dake Abuja da misalin karfe 3 na safiyar Laraba.

 

An haifi Na’Abba ranar 27 ga Satumba, 1958 a Tudun Wada, jihar Kano.

 

Ya taba zama kakakin majalisar wakilai, kuma dan jam’iyyar People’s Democratic Party (PDP), daga 1999 zuwa 2003.

 

Yana da shekaru 65.

 

 

 

Ladan Nasidi.

Comments are closed.