Take a fresh look at your lifestyle.

Gwamnan Kano: Abba Yusuf Na NNPP Ya Lashe Zabe A kotun koli

124

Kotun koli ta tabbatar da Alhaji Abba Kabir Yusuf na jam’iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP a matsayin zababben gwamnan jihar Kano.

 

Nasarar Yusuf a Zaben Gwamna a 2023 ta samu kalubalantar Jam’iyyar All Progressives Congress, APC, da dan takarar ta na Gwamna a Jihar Kano, Alhaji Nasiru Yusuf Gawuna.

 

 

A baya kotun daukaka kara ta soke nasarar Yusuf a zaben.

 

 

NP/Ladan Nasidi.

Comments are closed.