Take a fresh look at your lifestyle.

Shugaba Buhari Zai Bar Najeriya Zuwa Ingila Domin duba lafiyar shi

151

A yau litinin ne shugaban kasa Muhammadu Buhari zai bar Najeriya domin duba lafiyarsa a kasar Ingila.

Ya kara da bayyana cewa shugaban kasar na shirin dawowa kasar nan a mako na biyu na watan Nuwamba.

Comments are closed.