Take a fresh look at your lifestyle.

Babu Alamun Tsaro A Sassan Jihar Edo

0 129

Ba a ga jami’an tsaro a rumfar zabe mai lamba 1 da kuma 3 na karamar hukumar Oreado da ke jihar Edo a Kudancin Najeriya ba.

Har yanzu ba a fara ba da takardar izini ba a karamar hukumar da ke harabar makarantar firamare ta Ogbe.

Rukunin zaben firamare na Exhorti ya cika makil da masu son kada kuri’a wadanda ke dakon zuwan jami’an INEC.

A halin da ake ciki dai ma’aikacin adhoc 1 ne kawai aka ga suna ta kwaso kayan zabe daga cikin motar bas yayin da jami’an INEC ba su iso ba.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *