Ministan Sadarwa da Tattalin Arziki na dijital na Najeriya Farfesa Isa Pantami ya ce gudanar da aiki mai inganci shine mabudin ci gaban harkar sadarwa ta Najeriya a zamanin juyin juya halin masana’antu na hudu (FIR). Pantami ya bayyana hakan ne a taron horar da hukumar kula da harkokin sadarwa ta Najeriya (NCC) a Abuja babban birnin Najeriya. Horon wanda Farfesa Pantami ya jagoranta yana da taken: “Gudanar da Inganci a juyin juya halin masana’antu na 4.”
… [Trackback]
[…] Read More Information here on that Topic: hausa.von.gov.ng/juyin-juyin-masanaantu-na-hudu-ta-hanyar-gudanarwa-mai-kyau-minista/ […]