Shugaban ma’aikatan tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Farfesa Ibrahim Gambari, ya mika wa magajinsa, Femi Gbajabiamila.
An gudanar da bikin mika ragamar mulki a fadar shugaban kasa dake Abuja a ranar Litinin da ta gabata tare da halartar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.

Wannan yana gaban 14 ga Yuni, 2023 lokacin da zai ɗauki sabon aikinsa a matsayin shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa.
An bayyana kakakin majalisar wakilai mai barin gado, Gbajabiamila a matsayin shugaban ma’aikatan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a ranar Juma’ar da ta gabata.
… [Trackback]
[…] Find More Information here to that Topic: hausa.von.gov.ng/tsohon-shugaban-maaikata-ya-mika-wa-magajin-sa/ […]