Take a fresh look at your lifestyle.

Tsohon Shugaban Ma’aikata Ya Mika Wa Magajin Sa

1 242

Shugaban ma’aikatan tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Farfesa Ibrahim Gambari, ya mika wa magajinsa, Femi Gbajabiamila.

An gudanar da bikin mika ragamar mulki a fadar shugaban kasa dake Abuja a ranar Litinin da ta gabata tare da halartar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.

Wannan yana gaban 14 ga Yuni, 2023 lokacin da zai ɗauki sabon aikinsa a matsayin shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa.

An bayyana kakakin majalisar wakilai mai barin gado, Gbajabiamila a matsayin shugaban ma’aikatan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a ranar Juma’ar da ta gabata.

One response to “Tsohon Shugaban Ma’aikata Ya Mika Wa Magajin Sa”

  1. … [Trackback]

    […] Find More Information here to that Topic: hausa.von.gov.ng/tsohon-shugaban-maaikata-ya-mika-wa-magajin-sa/ […]

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *