Take a fresh look at your lifestyle.

Kungiyar Kwadago Ta Gudanar Da Zanga Zangar A Kwara Da Kaduna Cikin Kwanciyar Hankali

0 99

Mambobin kungiyoyin kwadago da na farar hula a Ilorin, babban birnin jihar Kwara, arewa ta tsakiyar Najeriya a yau (Laraba) sun fito kan titi don nuna rashin amincewarsu da janye tallafin man fetur wanda aka fi sani da Premium Motor Spirit (PMS) da kuma tasirinshi. .

 

Shugaban kungiyar NLC na jiha, Kwamared Muritala Saheed Olayinka da takwaransa na TUC, Comrade JosephTunde ne suka jagoranci zanga-zangar.

 

Sun bukaci a gyara matatun man kasar kafin batun cire tallafin man fetur.

 

 

Ladan Nasidi.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *