Take a fresh look at your lifestyle.

Ranar Haihuwa 73: Uwargidan Shugaban Kasa Ta karrama Shugaba Tinubu

77

Uwargidan shugaban Najeriya Oluremi Tinubu ta taya mijinta murnar cika shekaru 73 da haihuwa.

 

A cikin sakon da ta fitar a Abuja Uwargidan shugaban kasar ta musamman ta gane kyawawan halaye da suka sa shugaban Najeriyar a wurinta.

 

Ta kuma yi addu’ar Allah ya ba mijinta lafiya da wadata.

“Ina farin ciki da godiya ga Allah Madaukakin Sarki bisa amincinshi a cikin rayuwarku tsawon shekaru. Ina murna da jajircewarku karfinku da juriyarku wadanda duk suka ba da gudummawa ga halin da muke ciki a yau.

 

“Allah ka yi rayuwa mai tsawo cikin koshin lafiya farin ciki zaman lafiya da wadata.

Image

 

Ladan Nasidi.

Comments are closed.