Taron Addu’a Na CAN Ya Maida Hankali Kan Warkar Da Kasa Usman Lawal Saulawa Nov 28, 2023 0 Najeriya Kungiyar Kiristocin Najeriya CAN ta gudanar da taron addu'o'i a jihar Nasarawa inda suke neman taimakon Allah ya…
Zamu Iya Samar Da Tattalin Arzikin Dala Tiriliyan A Shekara 10 – Shugaba Tinubu Usman Lawal Saulawa Nov 28, 2023 0 Fitattun Labarai Shugaba Bola Tinubu ya ce yin amfani da yawan al’umma da albarkatun Najeriya, tsarin sabunta bege na gwamnatinsa…
Majalisar Dattawa Ta Amince Da Dokar Kafa Jami’ar Fasaha Ta Tarayya A Ekitti Usman Lawal Saulawa Nov 28, 2023 0 Najeriya Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da kudirin dokar kafa Jami'ar Fasaha da Kimiyar Muhalli ta Tarayya dake Jihar…
Kakakin Majalisa Ya Nema Haɗin Gwiwar Gwamnati Da Injiniyoyi Don Bunkasa Mahimman… Usman Lawal Saulawa Nov 28, 2023 0 Najeriya Kakakin Majalisar Wakilan Najeriya Tajudeen Abass, ya ce yana da matukar muhimmanci gwamnatin Najeriya ta hada kai…
Ministan Tsaro Ya Jagoranci Tawagar Tsaro Zuwa Borno A Ziyarar Tantancewa Usman Lawal Saulawa Nov 28, 2023 0 Najeriya Ministan Tsaron Najeriya Abubakar Badaru, ya jagoranci tawagar Sojojin Kasar a wata ziyarar tantancewa a Borno,…
Shugaba Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Kan Lamunin Dala Biliyan 8.6, Da Yuro… Usman Lawal Saulawa Nov 28, 2023 0 Fitattun Labarai Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya rubutawa Majalisar Dattawa da ta Wakilai wasika yana neman amincewar Majalisun…
Sojojin Najeriya Sun Haɓaka Kayayyakin Ayki Don Ingantattun Ayyuka Usman Lawal Saulawa Nov 23, 2023 0 Najeriya Babban Hafsan Sojin Najeriya Laftanar Janar Toareed Abiodun Lagbaja, ya ce sojojin sun samu tare da kai wasu kayan…
Ministan Sufuri Ya Nema Tallafin Kudade Don Ayyukan Jirgin Ruwa Na Zamani Usman Lawal Saulawa Nov 23, 2023 0 Najeriya Ministan Sufuri na Najeriya, Sanata Said Alkali, ya jaddada bukatar kara samar da kudade domin tafiyar da…
FBI Ta Yaba Da Nadin Olukoyede A Matsayin Shugaban EFCC Usman Lawal Saulawa Nov 23, 2023 0 Najeriya Lauyan Legal Attache na Hukumar Binciken Manyan Laifuka ta Amurka, FBI, a Najeriya, Mista Jack Smith, ya yaba da…
Mataimakin Shugaban Kasa Shettima Ya Jagoranci Taron Majalisar Tattalin Arzikin… Usman Lawal Saulawa Nov 23, 2023 0 Fitattun Labarai Mataimakin Shugaban Najeriya Kashim Shettima ne ke jagorantar taron majalisar tattalin arzikin kasa (NEC). Taron…