Browsing Category
siyasa
Jam’iyyu 16 Sun Cika Doka INEC kan Wa’adin Zaben Gwamnan Anambra
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta ce jam’iyyun siyasa 16 sun shigar da fom din tsayawa takara a zaben…
Kwankwaso Ya Yi Watsi Da Jita-jita Cewar Yarjejeniyar Fice Zuwa APC
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar New Nigerian Peoples Party (NNPP) a 2023 Sanata Rabi'u Kwankwaso ya yi…
Majalisar Dokokin Jihar Ogun Ya Nemi Fada Akan Kasafin Kudin Kansiloli
Majalisar dokokin Jihar Ogun ta bukaci shugabannin kansilolin da su bi ka’ida wajen aiwatar da kasafin kudi tare da…
Shugaba Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisar Dattawa Don Kasafin Kudi FCT A 2025.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya nemi amincewar majalisar dattawan kasar don amincewa da kudurin kasafin kudin…
Majalisar Dattawa Sun Amince Da Nada Kwamishinonin INEC
Majalisar dattawan Najeriya sun tabbatar da nadin kwamishinonin zabe biyar RECs na Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta…
PDP Za Su Gudanar Da Zaben Fidda Gwani Na Kananan Hukumomin A Legas
Jam’iyyar PDP a Jihar Legas ta sanya ranar Asabar mai zuwa Don zaben fidda gwani na ‘yan takarar da za su fafata a…
Firamare: APC Legas Ta kaddamar Da Kwamitin Daukaka Karar Zabe
Jam’iyyar APC reshen Jihar Legas ta kaddamar da kwamitin daukaka kara domin sauraron korafe-korafen da aka yi a…
Shugaban Jam’iyyar APC Ya Tabbatar Da Hanyoyin Gudanar Da Salon Sauya Sheka
Shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa Abdullahi Ganduje ya tabbatar da cewa tsarin cikin gida…
Shugaba Tinubu Ya Kafa Hukumomin Yanki Tare Da Mika Sunanyensu Ga Majalisar…
Shugaban kasa Bola Tinubu ya mikawa majalisar dattawa jerin sunayen wadanda aka zaba na sabbin Hukumomin ci gaban…
Sanatocin Uku Daga Kebbi Sun Gana Da Shugaba Tinubu
Sanatocin jihar Kebbi uku ne suka gana da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu inda suka bayyana aniyarsu na komawa…