Browsing Category
muhalli
๐๐๐ป๐ด๐ถ๐๐ฎ ๐ ๐ฎ๐ถ ๐ญ๐ฎ๐บ๐ฎ๐ป ๐๐ฎ๐ป๐๐ฎ T๐ฎ T๐ฎ๐น๐น๐ฎ๐ณa Wa ๐ ๐ฎ๐๐ฎ โ๐ฌ๐ฎ๐ป๐ด๐๐ฎ๐ด๐๐ฎ๐ฟ๐บ๐ฎ๐๐ฎ A K๐ฎ๐ป๐ผ
Kungiyar nan mai rajin warware rikici da samar da zaman lafiya a Najeriya (CS-CRIN) ta fara aikin ba da horo ga…
Gwamnatin Jahar Bauchi Zata Dakile Tasirin Sauyin Yanayi
Kwamishinan gidaje da muhalli na jihar Bauchi, Mista Danlami Kawule ya jaddada kudirin gwamnatin jihar na dakile…
Hukuma Ta Tabbatar Wa โYan Najeriya matakan magance matsalar karancin abinci
Hukumar NBMA ta tabbatar wa โyan Najeriya matakan da ta dauka na magance matsalar karancin abinci a kasar. Dakta…
An Dashen Itatuwa A Jihar Borno Mai Tsawon Bishiyoyi 1.2m Domin magance Hamada
Gwamnatin jihar Borno ta fara dashen itatuwa miliyan 1.2 domin dakile kwararowar hamada da kuma dakile illolin…
Birtaniya za Ta Saka Hannun Jari A Yakin Da Afirka Keyi Da canjin yanayi
Birtaniya ta ce za ta sanar da zuba jarin Fam miliyan 49 a ayyukan yaki da sauyin yanayi a Afirka.
…
Najeriya Na Fatan Samar Da makamashi mai Inganci (JET-Ps)
Gwamnatin Najeriya ta ce a halin yanzu tana kokarin samar da wani kudiri ga kungiyar G7 na hadin gwiwan samar da…
Hukuma Ta Bukaci โYan Najeriya Da Su Ceci Ungulu Daga Halaka
A ranar Lahadin da ta gabata ne gidauniyar kare hakkin dan adam ta Najeriya NCF ta yi kira da a kula da raguwar…
Gwamna Sanwo-Olu Ya Kaddamar da Tallafin Abinci Har Da Magidanta Marasa Lafiya
Gwamnan jihar Legas, Mista Babajide Sanwo-Olu, a ranar Lahadin da ta gabata ya kaddamar da rabon kayan abinci ga…
Al’ummar Bayelsa Sun Nemi Taimakon Gwamnatin Tarayya Na Shawo Kan Ambaliya
Alโummar Otuoke da ke karamar hukumar Ogbia a jihar Bayelsa sun yi kira ga gwamnatin tarayya da na jihohi da su…
Masu ruwa da tsaki sunyi Kira Da A Tilasta Fitar Da Dokar Canjin Yanayi
Wasu masu ruwa da tsaki sun ba da goyon baya ga ฦungiyoyi masu zaman kansu (OPS), ฦungiyoyi masu zaman kansu da…