Take a fresh look at your lifestyle.

Majalisar Wakilai Ta Yi Makokin Jude Ise-Idehen

0 485

Majalisar wakilan Najeriya ta dage zamanta zuwa ranar Alhamis, bayan rasuwar wani mamba mai ci daga jihar Edo, Jude Ise-Idehen.

Shugaban majalisar, Femi Gbajabiamila, ya yi addu’ar Allah ya jikan dan majalisar.

A wata wasika da ya aike wa majalisar rasuwar Jude Ise-Idehen, daya daga cikin ‘yan majalisar, Omoregie Ogbeide-Ihama, ya ce za a yi kewar gudunmawar da ya bayar.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *