Kungiyar ma’aikatan Jiragen ruwa ta Najeriya ta yi barazanar fara wani yajin aiki a ranar Litinin mai zuwa kan rashin jin dadin mambobinta a bangaren sufurin jiragen ruwa.
Masu Hada Hadar masana’antu sun ce dakatar da shirin zai shafi harkokin kasuwancinsu.
Leave a Reply