Take a fresh look at your lifestyle.

SHUGABA MOHAMMADU BUHARI YA KAI ZIYARA JIHAR BORNO

AISHA YAHAYA

0 159

Shugaban kasa Muhammadu Buhari, zai kai ziyarar aiki ta yini daya a jihar Borno da ke  arewa maso gabashin Najeriya,  inda zai mika tutar ranar jin kai ta duniya 2022, da kuma kaddamar da ayyuka a Maiduguri.

Ana sa ran shugaba Buhari a sansanin sojin sama na Maiduguri, inda gwamnan Farfesa Babagana Umara Zulum, zai tarbe bakunci shugaban kasa tare da wasu manyan jami’an gwamnati.

Ana sa ran shugaba Buhari a sansanin sojin sama na Maiduguri, inda gwamnan jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum zai tarbe shi da wasu manyan jami’an gwamnati.

Shugaban Buhari zai kaddamar da rukunin gidaje malaman dae  a Bulumkutu  Railway Junction da kaddamar gidaje 500 na sake tsugunar da su a Molai, da kuma kaddamar da tallafin jin kai ga marasa galihu a gidan gwamnati, da dai sauransu.

 

 

Aisha  Yahaya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *