Hukumar ba da agaji ta Majalisar Dinkin Duniya ta tabbatar da cewa, wuraren ruwa guda bakwai a zirin Gaza sun “kaitse tare da babbar barna” a ranakun Asabar da Lahadi.
A cewar sabon sabuntawar UNOCHA, rijiyoyin ruwa guda biyu a Rafah, bututun najasa guda uku a cikin garin Gaza da tafkunan ruwa guda biyu duk sun lalace.
Mahukuntan Gaza ta yi gargadi kan hadarin da ke tattare da ambaliya na najasa.
A ranar Asabar din da ta gabata ne wani faifan bidiyo ya nuna yadda ruwa ke gudu a kan titi bayan da wata tankar ruwa da ke Tal Al Zaatar da ke arewacin Gaza ta lalace.
ALJAZEERA/Ladan Nasidi.
Leave a Reply