Take a fresh look at your lifestyle.

Mayu 29: Shugaban Rwanda Paul Kagame Ya Iso Najeriya Gabanin Rantsarwa

0 190

Shugaban kasar Rwanda Paul Kagame ya isa Najeriya a filin jirgin saman Nnamdi Azikwe dake Abuja, gabanin bikin rantsar da sabon zababben shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu.

Shugaba Kagame na cikin wasu shugabannin kasashen Afirka da wasu manyan baki da ake sa ran za su halarci bikin rantsar da shi a ranar 29 ga watan Mayu a dandalin Eagle Square da ke Abuja.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *