A bukin ranar matasan duniya,Ministan Matasa da ci gaban wasanni na Najeriya ,Sunday Dare yayi kira ga matasan Najeriya su zama masu bada gudmmowar gina kasa da kaucewa duk wata mumunar hanyar.
Ya sanar da haka ne a jawabin Ministan da Daraktan hulda da Manema labarai, Mohammed Manga ta shafin Tweeter ranar Juma’a , 12 ga watan Agusta 2022.
IYD: FG Charges Youth on Nation Buildinghttps://t.co/fDYj61FdMK#InternationalYouthDay #youth #IntergenerationalSolidarity
— Federal Ministry of Youth & Sports Dev't, Nigeria (@NigeriaFMYS) August 12, 2022
Happy International Youth Day 2022 from Youth and Sports Minister @SundayDareSD
Theme:
'Intergenerational Solidarity: Creating a World for All Ages'#InternationalYouthDay #YouthDay #SolidarityInAction #Youth #InternationalYouthDay2022 pic.twitter.com/Fp4c2Ky6GJ— Federal Ministry of Youth & Sports Dev't, Nigeria (@NigeriaFMYS) August 12, 2022
Ministan ya jaddada kudurin gwamnatin Shugaban Najeriya Muhammadu Buhar na samar da kyakyawan yanayin ci gaban Matasa,ya bukace su das u kasance masu anfani da wannan damar domin gogayya da sauran duniya.
“Ya kamata mu kuma yi anfani da wannan dammar da Gwamnati ta samar wajen horaswa da tallafawa matasa ta yadda zasuyi aiki kafada da kafada da na sauran duniya domin cimma yunkurin mu na ci gaban Najeriya.”
Ana bukin ranar matasan duniya a kowace shekara a ranar 12 ga watan Agusta domin janyo hankalin matasa na bada goyon baya gad a matasa ke bayarwa a duniya.
LADAN NASIDI
Leave a Reply