Take a fresh look at your lifestyle.

Matsalar da ta haifar da sokewar Jirgi ba za ta sake faruwa ba a Burtaniya

0 221

Rushewar tashin jirage na shigowa da fita Biritaniya sakamakon gazawar fasaha a ranar Litinin ba za ta sake faruwa ba bayan an yi sauye-sauye a tsarin, in ji shugaban kungiyar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta kasar NATS.

 

Shugaban NATS Martin Rolfe ya ce “Mun yi aiki tukuru tun lokacin da muka dawo da sabis a ranar Litinin don tabbatar da cewa irin wannan lamarin ba zai sake faruwa ba.”

 

 

 

REUTERS/Ladan Nasidi.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *