Take a fresh look at your lifestyle.

“HARKAR TSARO AKAN ABINCI: KIMANIN ‘YAN NAJERIYA MILIYAN 14.4m NA FAMA DA KARANCIN ABINCI” – FAO

0 588

 

Hukumar abinci ta duniya FAO tace akalla ‘yan Najeriya Miliyan 14.4 million suna fama da matsalolin karancin abinci.

Hukumar FAO, tace wannan adadi mutane dubu 385,000  wadanda suka rasa matsuguni ne ‘yan gudun hijira dake sansanin (IDPs) a jihohi 21 har da babban birnin tarayya Abuja.

Jami’in harkokin abinci na hukumar, FAO, Jasper Mwesigwa, ya sanar da haka a Abuja lokacin da aka gabatar da rahoto akan matsayi a Najeriya.

Hukumar FAO ta kara da cewa akalla miliyan  19.4 na ‘yan Najeriya zasu fuskanci karancin abinci da karancin kayan gina jiki daga watan Yuni zuwa Agusta na wannan shekara da muke ciki.

Jihohin sun hada da: Yobe, Barno, Kaduna, Katsina, Sakwato, Adamawa, Kano, Bauchi, Enugu, Naija a a Kebbi.

Sauran jihohin sun hada da Zamfara, Jigawa, Gwambe, Benuwai, Abia, Kuros Riba, Edo, Legas, Plateau da Folate.

Yace  Wwannan headwear zatae Harmon zata karfafa samar da bayanai da suka dace kuma su kasance  sun sanar da duk wani abunda zai auku akan lokaci ko shawarwarin da mash ruwa da team I suka dauka domin tabbatar da an Tanja kyakyawan shirin manufofi da shirye-shirye”.

LADAN NASIDI

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *