Take a fresh look at your lifestyle.

NCDC TA KIYASTA KARIN MUTUM 36 DA SUKA KAMU DA Covid-19 Cases

0 187

Hukumar yaki da cutuka ta Najeriya (NCDC) ta sanar da karin sabbin mutane 36 da suka kamu da cutar COVID-19 a fadin Najeriya.

NCDC ta sanar da haka ne a shafukan sada zumutar su game da cutar.

A shafin hukumar an samu rahoto a jihohin Tarayya 4.

Jihohin sun hada da Yobe mai kimanin masu cutar 30 sai Legas dake da mutum-3, Babban birnin tarayya kuwa FCT-2, sai jihar Ribas maimutum-1.

LADAN NASIDI

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *