Take a fresh look at your lifestyle.

KUNGIYAR ASUU TA KARA WAADIN YAJIN AIKI ZUWA WATANNI 2

0 222

Kungiyar malaman Jamio’i ta Najeriya, ASUU ta kara waadin yajin aikin ta zuwa watanni biyu.

An yanke shawarar hakan ne a babban taron gamayya na masu ruwa da tsaki na kungiyar, NEC a Abuja

Har yanzu dai jama’a na dakon bayanan sakamakon taron  daga bakin kungiyar.

Kafin taron kungiyar ASUU ta sanar a shafinta na twitter cewa ta yanke shawarar ci gaba da yajin aikin din din din.

 

LADAN NASIDI

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *