Take a fresh look at your lifestyle.

HUKUMAR NCDC TA SANAR DA SABBIN MUTANE 36 DAUKE DA CUTAR COVIID-19

0 292

Hukumar yaki da cutuka ta Najeriya (NCDC) ta sanar cewa kimanin mutane 36 suka kamu da cutar COVID-19 a fadin tarayya.

Hukumar NCDC ta sanar da haka ne a shafukan ta na sada zumunta game da cutar.

NCDC tace an samu rahoton cutar ne a jihohi 4 dake fadin Najeriya.

Jihohin sun hada da Yobe mai mutane 30 , Legas nada-3, babban birnin tarayya FCT-2, Ribas-1.

LADAN NASIDI

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *