Take a fresh look at your lifestyle.

GWAMNATIN NAJERIYA TA YI WA HUKUMAR KULA DA KAFAFAN LABARAI NBC GARAMBAWUL

0 247

Garambawul din da akayi a hukumar ya biyo bayan  sanya hannun da shugaban Najeriya Muhammadu Buhari yayi sakamakon kare waadin  tsofaffin Mambobin ta.

AIn jawabin da  Ministan yada labarai da al’adu Alhaji Lai Muhammed ya fitar,yace Honorabul Bashir  Omolaja Bolorinwa  shine Shugaban  Hukumar Kula da harkokin  ta.

Sauran mambobin sun hada da jigajigan mutane,  akwai Mr. Wada Asab Ibrahim, Mr. Iheanyichukwu Azubike Dike, Mrs. Adesola Oyinloye Ndu  da kuma Mr. Olaniyan Olatunji Badmus.

Hakazalika akwai Mr. Bashir Ibrahim, Mr. Obiora Ilo, Mr, Ahmad Sajo, Engr. Bayo Erikitola, wakilin hukumar farin kaya, wakilin Maaikatar yada labarai da al’adu da kuma Babban Shugaban Hukumar ta NBC.

Shekara uku ne kacal tsawon  da mambobin zasuyi a bakin aiki.

LADAN  NASIDI

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *