Jihar Ondo: APC Ta Lashe Kujeru 8 Na Majalisar Dattawa Usman Lawal Saulawa Feb 27, 2023 0 Hukumar Zabe ta Kasa An ci gaba da bayyana sakamakon zaben shugaban kasa da na 'yan majalisar dokoki da aka kammala a fadin kasar. A…
Tinubu Ya Bukaci Mazauna Legas Da Su Kiyaye Zaman Lafiya Usman Lawal Saulawa Feb 27, 2023 0 Hukumar Zabe ta Kasa Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya yi kira ga al’ummar…
Kakakin Majalisa Ya Lashe Mazabar Tarayya Ta Bende A Jihar Abia Usman Lawal Saulawa Feb 27, 2023 0 Hukumar Zabe ta Kasa Kakakin Dan Takarar Majalisar Wakilai Ta Tara Da Jam'iyyar APC A Mazabar Bende Ta Kudu Maso Gabashin Nijeriya, Hon.…
Jam’iyyar APC Ta Lashe Dukkan Kujerun Sanatoci A Jihar Oyo Usman Lawal Saulawa Feb 27, 2023 0 Hukumar Zabe ta Kasa Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta lashe dukkan kujerun Sanata guda uku a jihar Oyo dake kudu maso…
A Ranar Litinin Ne Za A Ci Gaba Da Tattara Sakamakon Zaben INEC Usman Lawal Saulawa Feb 26, 2023 0 Fitattun Labarai Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta dage tattarawa da bayyana sakamakon zaben shugaban kasa na 2023 da…
Zaben 2023: INEC Ta Tabbatarwa ‘Yan Najeriya Da Amincewar Zabe Usman Lawal Saulawa Feb 26, 2023 0 Hukumar Zabe ta Kasa Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta baiwa ‘yan Najeriya tabbacin cewa sakamakon zabe a rumfunan zabe…
Dan Takarar Shugaban Kasa Na Jam’iyyar PDP Yayi Kira Kan Gaggauta Bada… Usman Lawal Saulawa Feb 26, 2023 0 Hukumar Zabe ta Kasa Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya bukaci a gaggauta shigar da sakamakon zaben shugaban…
BVAS: ‘Yan Jarida Sun Yabi Hukumar Zaben Najeriya Usman Lawal Saulawa Feb 26, 2023 6 Hukumar Zabe ta Kasa Yayin da ‘yan Najeriya ke dakon sakamakon zaben shugaban kasar da aka gudanar a ranar Asabar, wasu ‘yan jarida da…
An Fara Taro Sakamakon Zaben Shugaban Kasa A Jihar Kano Usman Lawal Saulawa Feb 26, 2023 0 Hukumar Zabe ta Kasa An fara tattara sakamakon zaben shugaban kasa a hedikwatar hukumar zabe mai zaman kanta da ke jihar Kano a arewa…
Tsohon Sec-Gen Na IPAC Ya Yabawa Hukumar INEC Usman Lawal Saulawa Feb 26, 2023 0 Hukumar Zabe ta Kasa Mista Israel Ayeni, tsohon babban sakataren kungiyar ba da shawara ta jam’iyyu (IPAC) a jihar Ondo, ya yabawa…