Sudan Ta Kudu Ta Aika Da Karin Sojoji Zuwa DR Congo Aisha Yahaya Apr 4, 2023 0 Afirka Gwamnatin Sudan ta Kudu ta aike da karin sojoji 300 zuwa makwabciyarta Jamhuriyar Dimokaradiyyar Kwango, karkashin…
Masu Ruwa Da Tsaki Sun Nemi Hadin Gwiwa Don Bunkasa Noma Da Kiwo A Jihar Ekiti Aisha Yahaya Apr 4, 2023 0 Harkokin Noma Kungiyar Musayar ilimi ta Burtaniya (KTN) da Global Alliance Africa sun yi kira da a ci gaba da aiki tare da masu…
Yaki ‘Ya Yi Zafi Musamman’ A Bakhmut – Zelenskiy Aisha Yahaya Apr 4, 2023 0 Duniya Shugaban kasar Ukraine Volodymyr Zelenskiy ya ce fadan da ake gwabzawa a gabashin birnin Bakhmut na Ukraine yana da…
Tsohon Shugaban Amurka Zai Bayyana A Gaban Kotu Aisha Yahaya Apr 4, 2023 0 Duniya Donald Trump, tsohon shugaban kasa kuma wanda ke kan gaba a zaben ‘yan takarar jam’iyyar Republican a shekarar…
Shugaban Gabon Ya Yi Jinkirin Sanar Da Sake Neman Takarar Shugaban Kasa Aisha Yahaya Apr 4, 2023 44 Afirka An dai yi ta sa ran shugaban kasar Gabon Ali Bongo zai bayyana kudirinsa na neman wa'adi na sabon wa'adi a wajen…
Mataimakin Shugaban Amurka Kamala Harris Ta Kammala Ziyarar Afurka Aisha Yahaya Apr 4, 2023 0 Afirka Mataimakiyar shugaban kasar Amurka ta kawo karshen ziyarar da ta shafe mako guda tana yi a nahiyar Afirka. Kamala…
‘Yan Adawar Senegal Sun Dage Zanga-Zangar Ranar 3 Ga Afrilu Aisha Yahaya Apr 2, 2023 0 Afirka 'Yan adawar kasar Senegal sun sanar da dage zanga-zangar da aka shirya yi a ranar Litinin 3 ga Afrilu. A…
Burkina Faso Ta Kori Wasu ‘Yan Jaridun Faransa Guda Biyu Aisha Yahaya Apr 2, 2023 0 Afirka Kasar Burkina Faso ta kori wasu ‘yan jaridar Faransa guda biyu da ke aiki da jaridun Le Monde da Liberation a ranar…
Gwamnan Jihar Adamawa Ya Taya Mace Ta Farko Na Sojan Ruwa Murna Aisha Yahaya Apr 2, 2023 0 Fitattun Labarai Gwamnan jihar Adamawa Umaru Fintiri ya taya Jamila Malafa murnar samun karin mukamin Rear Admiral, a rundunar…
Gwamna Soludo Ya kaddamar Da Hukumar Raya GidajeTa Jihar Anambra Aisha Yahaya Apr 1, 2023 0 siyasa Gwamnan jihar Anambra Farfesa Charles Soludo ya kaddamar da hukumar raya gidaje ta jihar Anambra. A…