Take a fresh look at your lifestyle.

Akalla Ma’aikatan Hakar Maadinai 20 Sun Mutu A Afirka Ta Kudu

0 22

Akalla mutane 20 ne suka mutu a kasar Afirka ta Kudu bayan wani babban hatsarin mota da ya afku a lardin Limpopo da ke arewacin kasar.

 

 

Wadanda abin ya rutsa da su – wadanda ake kyautata zaton ‘yan hakar ma’adinai ne na cikin wata motar safa da ta yi karo da wata babbar mota.

 

 

Ana jigilar su zuwa daya daga cikin manyan ma’adinan lu’u-lu’u a kasar – Venetia  mallakin giant De Beers.

 

 

Venetia, kusa da kan iyakoki da Botswana da Zimbabwe, tana da fiye da kashi 40% na yawan noman lu’u-lu’u na Afirka ta Kudu.

 

 

 

BBC/Ladan Nasidi.

 

Leave A Reply

Your email address will not be published.