Take a fresh look at your lifestyle.

SHAN RUWA: SHUGABA BUHARI YA GAYYACI GWAMNONI,MANYAN HAFSOSHIN TSARO

0 554

A ranar Talata Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya gayyaci gwamnonin jihohi 36 har da manyan hafsoshin tsaron Najeriya  zuwa cin abincin bude baki a fadar shugaban kasa da Abuja.

Tun farko wasu bakin sunyi sallar Magrib tare da Shugabann kasa a Masallacin fadar shugaban kasa domn bude bakin Azumi.

A makon jiya ne dai Shauagabn kasa ya gayyaci Alkalan kotuna daban daban dake fadin Najeriya zuwa cin abincin Bude baki.

A ranar ne Shugaban kasa yayi alkawarin cewa Shugabannin gwamnati zasuci gaba da mutumta harkokin shari’a kamar yadda kundin tsarin mulkin Najeriya ya tanada domin karfafa wat sarin Demokuradiya karfi a kasar.

 

LADAN NASIDI

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *