Take a fresh look at your lifestyle.

Shugaba Buhari ya kaddamar da aikin samar da wutar lantarki na gaggawa a Maiduguri

0 172

A yau 2 ga watan Maris ne shugaban kasa Muhammadu Buhari zai kaddamar da aikin samar da wutar lantarki a Maiduguri a jihar Borno dake arewa maso gabashin Najeriya.

 

Ana sa ran kaddamar da aikin a ofishin TCN, tashar Baga Road a jihar.

 

Muryar Najeriya ta ruwaito cewa, shugaba Buhari wanda tuni ya isa Maiduguri, zai kuma jajantawa al’ummar jihar, musamman wadanda gobarar ta shafa a babbar kasuwar Litinin ta Maiduguri.

 

KU KARANTA KUMA: Gobarar kasuwar Maiduguri: Gwamna Zulum ya sanar da tallafin N1bn na agajin gaggawa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *