Take a fresh look at your lifestyle.

Shugaba Buhari Ya Nada Sabbin Sakatarorin Dindindin

0 272

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya amince da nadin sabbin sakatarorin dindindin guda shida a ma’aikatan gwamnatin tarayya.

 

 

Nadin ya biyo bayan tsarin zaben da aka gudanar kwanan nan.

 

 

Shugabar ma’aikatan gwamnatin tarayya Dr Folasade Yemi-Esan ce ta bayyana hakan a Abuja, babban birnin Najeriya.

 

 

Sakatarorin dindindin da na su

Jihohin da suka fito sune kamar haka;

 

 

Mahmud Kambari – Borno

Esuabana Asanye – Cross River

Lamuwa Ibrahim – Gombe

Yakubu Kofar-Mata -Kano

Oloruntola Michael -Ogun

Richard Pheelangwah –Taraba

 

 

Nan gaba kadan ne za a bayyana ranar da za a rantsar da kuma tura sabbin wadanda aka nada.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *