Take a fresh look at your lifestyle.

AFIRKA TA SAMU KASHI 63% NA CUTUTTUKAN DA DABBOBI KE YADAWA – WHO

0 442

Kungiyar Lafiya ta dunya (WHO) tace kimanin kashi 63% ne al’umar Afirka ke kamuwa da cututtukan daga dabbobi a cikin shekaru 10 .

KARIN BAYANI: Climate change fuelling disease in Africa – WHO

A cikin bayanan ta ranar Alhamis Kungiyar, ta lura cewa Afirka na fuskantar karuwar kamuwa da cututtukan dabbobi kamar kyandar Birai,dake gidajen ajiyar dabbobi a nahiyar da kashi 63% shekaru da dama.

A kididdigar kungiyar WHO ta gano cewa an samu cututtuka 1,843 “na barkewar cututtuka,” kamar cututtuka a Afirka tsakanin shekara ta shekara 2001 da 2022.

Kashi Talatin daga cikin dari  na cututtukan da mutane ke kamuwa das u daga Dabbobi ne a gidajen ajiyar dabbobi.

Ebola na daga cikin cutukan,misali,zazzabi mai tsanani, macijin ciki da kyandar Berai.

An Ambato Daraktan WHO a Afirka Matshidiso Moeti a cikin wani jawabi na cewa rashin kyakyawan ababen hawa da ake anfani das u a gidajen ajiyar dabbobi na haifar da yaduwar cutuka a Nahiyar.

Amma kila Afirka ta zamo nahiar da wannan cutar zata fi yaduwa,ta ja hankalin al’uma da a inganta  harkar sufuri dake barazana  ga yaduwar cutuka a gidajen ajiyar dabbobi a birane.

 

LADAN NASIDI

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *