Take a fresh look at your lifestyle.

Majalisar Dattawa Ta Karbi Jerin Sunayen Ministoci

0 177

Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya Godswill Akpabio ya bayyana sunayen Ministocin da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatar.

 

A cikin jerin sunayen ministocin da aka bayyana a ranar Alhamis a zauren majalisar dattawa, akwai ‘yan Najeriya 28 da ke kan mukaman ministoci daban-daban.

 

Jerin sunayen mutane 28 da aka nada har ila yau ya kunshi Gwamnonin da suka shude, da kuma Sanata David Umeahi a karon farko wanda wa’adinsa na Gwamnan Jihar Ebonyi ya kare a gwamnatin da ta gabata.

 

 

 

Ga Jerin Sunayen:

 

1.Abubakar Momoh

2.Am. Yusuf Maitama

3.Architect Dangiwa

4.Hanatu Musawa

5.Chief Uche Nnaji

6.Beta Edu

7.Doris Aniche

8.Dauda Umahi

  1. Nyesom Wike

 

10 Mohamed BADARU

 

11.Nasir Elrufai

 

12.Ekpekpe Ekpo

 

13.Nkiru onyejiocha

 

14.Olubumi Ojo

 

15.Stella okoteekpe

16.Uju Kennedy

17 Bello Mohammed Goroyo

 

18.Dele Alake

 

19.Lateef Fagbemi

20.Mohammed Idris

21.Edu muhi

 

22 wahid Adebayo

 

23.Imma Suleiman

24.Ali pate

 

  1. Joseph uasi

26.Abubaka kyari

 

27.John Eno

28.Sani Abubakar Damladi

 

 

L.N

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *