Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya taya mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo murnar cika shekaru 66 a duniya.
Shugaba Buhari ya ce: Ina murna da mataimakin shugaban kasa @ProfOsinbajo da iyalansa, yayin da ya cika shekaru 66 a yau. Ina godiya ga Allah Madaukakin Sarki da ya ba mu damar sake yin bikin wata shekara a rayuwar wani jajirtaccen malami, Fasto, ma’aikacin gwamnati, da zaburar da mutane da yawa. Barka da ranar haihuwa!
I rejoice with Vice President @ProfOsinbajo, and his family, as he turns 66 today. I thank the Almighty God for this opportunity to celebrate another year in the life of a committed and accomplished scholar, Pastor, public servant, and an inspiration to many. Happy Birthday! pic.twitter.com/rnYOgwjPzg
— Muhammadu Buhari (@MBuhari) March 8, 2023
Leave a Reply