Ana Ci Gaba Da Kada Kuri’a A Wasu Sassan Jihar Edo Usman Lawal Saulawa Feb 26, 2023 0 Hukumar Zabe ta Kasa Za a ci gaba da kada kuri’a a ranar Lahadi 26 ga watan Fabrairu, a wasu sassan jihar Edo da ke Kudancin Najeriya, a…
Gwamnan Cross-River Yayi Korafi Dangane Da Isowar Kayan Zabe A Makare Usman Lawal Saulawa Feb 26, 2023 0 Hukumar Zabe ta Kasa Gwamnan jihar Cross River da ke kudancin Najeriya, Farfesa Ben Ayade ya koka kan yadda aka jinkirta rabon…
2023: Gwamnan Jahar Sokoto Ya Kada Kuri’a, Tare Da Yabawa Jama’a Usman Lawal Saulawa Feb 25, 2023 0 Hukumar Zabe ta Kasa Gwamnan jihar Sokoto dake arewa maso yammacin Najeriya, Aminu Waziri Tambuwal ya samu nasarar kada kuri'arsa a…
2023: Gwamnan Jahar Kano Ya Bukaci Masu Zabe Da Su Nuna Da’a Cikin Lumana Usman Lawal Saulawa Feb 25, 2023 0 Hukumar Zabe ta Kasa Gwamnan jihar Kano Dr Abdulahi Umar Ganduje ya shawarci masu kada kuri’a da su kasance cikin lumana da kwanciyar…
Gwamnan Bauchi Ya Kada Kuri’a Kuma Ya Yabi INEC Kan BVAS Usman Lawal Saulawa Feb 25, 2023 0 Hukumar Zabe ta Kasa Gwamnan jihar Bauchi dake arewa maso gabashin Najeriya Sen Bala Mohammed ya yabawa hukumar zabe mai zaman kanta ta…
Zabe: ‘Yan Takarar Shugabancin APC Da ‘Yan Takarar Gwamna Sun Yabawa… Usman Lawal Saulawa Feb 25, 2023 0 Hukumar Zabe ta Kasa Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress APC, Mista Bola Tinubu ya yabawa hukumar zabe mai…
Gwamnan Jihar Legas Ya Kada Kuri’a Usman Lawal Saulawa Feb 25, 2023 0 Hukumar Zabe ta Kasa Gwamnan jihar Legas a kudu maso yammacin Najeriya, Babajide Sanwo-Olu ya kada kuri'arsa a unguwar Eiyekole Ward E3…
Mataimakin Shugaban Kasa Osinbajo Ya Kada Kuri’a A Mahaifarsa Usman Lawal Saulawa Feb 25, 2023 0 Hukumar Zabe ta Kasa Mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo da uwargidansa Dolapo sun kada kuri’unsu a zaben shugaban kasa da…
Tsohon Gwamna Ya Yabawa Tsarin Zabe A Jihar Abia Usman Lawal Saulawa Feb 25, 2023 0 Hukumar Zabe ta Kasa Tsohon gwamnan jihar Abia da ke kudu maso gabashin Najeriya, Sanata Theodore Orji, ya ce zaben ya yi kyau, ya kuma…
Gwamna Ishaku Ya Yi Kira Da A Tsawaita Lokacin Zabe A Jihar Taraba Usman Lawal Saulawa Feb 25, 2023 0 Hukumar Zabe ta Kasa Gwamnan jihar Taraba kuma dan takarar kujerar Sanatan Kudancin Taraba a karkashin jam’iyyar PDP, Darius Ishaku ya…