Browsing Category
Afirka
ECOWAS Ta Goyi Bayan Yunkurin Habasha Na Zaman Lafiya Da Ci Gaba
Shugaban Hukumar ECOWAS, Dokta Omar Touray, ya jaddada aniyar kungiyar na goyon bayan gwamnatin Habasha a kokarinta…
Ghana Za Ta Karbi Bakuncin Babban Haɗin Kan Afirka
Ghana, za ta karbi bakuncin bugu na farko na dandalin Creative Connect Africa da bikin daga ranar 24 zuwa 26 ga…
Masar Zata Kaddamar Da Sabon Gidan Tarihi Don Farfado Da Fannin Shakatawa
Jami'an Masar na fatan kaddamar da wani katafaren Gidan Kayan Gargajiya a ranar Asabar wanda zai kara habaka…
Kasashen Afirka Da Sin Sun Hada Kai Don Bunkasa Tattalin Arzikin Duniya
Afirka na kara jaddada matsayinta na sahun gaba wajen tafiyar da hada-hadar tattalin arzikin duniya, yayin da kasar…
An sake zaben shugaban kasar Kamaru A wa’adi Na Takwas
Shugaban Kamaru Paul Biya, shugaba mafi tsufa a duniya, ya lashe wa'adi na takwas a kan karagar mulki, a cewar…
Shugaban Namibiya Ya Karbi Ragamar Manyan Ma’aikatu
Shugaban kasar Namibiya Netumbo Nandi-Ndaitwah ya sauke Natangwe Ithete daga mukaminsa na mataimakin…
Uganda Na Hasashen Kashi 15% Na Samar Da Kofi.
Uganda na shirin samar da kofi a cikin shekarar noman 2025/26 (Oktoba-Satumba) inda zai karu da kashi…
ECOWAS Da OECD Sun Ƙarfafa ƙulla Dangantaka Don Ci Gaba Mai Dorewa
Hukumar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afrika (ECOWAS) da kungiyar hadin kan tattalin arziki da raya…
Sojojin Sudan Sun Kame Birnin A Kudancin Kordofan
Dakarun Sojin Sudan (SAF) sun sanar da cewa sun kwace iko da birnin Al-Dibaibat mai matukar muhimmanci a jihar…
An Gano Gawarwakin ‘Yan Gudun Hijira A Hamadar Libya
Akalla bakin haure ‘yan Sudan bakwai ne aka tsinci gawarwakinsu a ranar Juma’a din da ta gabata bayan da motar da…