Browsing Category
Najeriya
Kashe-kashen Okuoma: Gwamnan Delta Ya Yi Wa Shugaba Tinubu Bayani
Gwamnan Jihar Delta Sheriff Oborevwori ya gana da Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu kan kashe jami’an soji 16 a…
Hukuma ta yi Allah-wadai Da Kisan Sojoji A Jihar Delta
Hukumar Kare Hakkin Dan Adam ta Kasa (NHRC), ta yi Allah wadai da kakkausar murya kan kisan da aka yi wa sojoji 16…
Dandalin Tattalin Arzikin Arewa Tayi Kira Ga Mulkin Najeriya Baki Daya
Kungiyar Arewa Economic Forum ta yi kira da a kafa gwamnatin hadaka a Najeriya, a sauye-sauyen da ta ke yi domin…
Shugaba Tinubu Ya Amince Da Sabon Shugabancin Hukumar Almajiri
Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da nadin sabon shugaban hukumar Almajiri da ilimin yaran da ba sa zuwa…
Ilimi Dabara: Najeriya Ta Fara Aiwatar Da Ingantattun Shirin Makarantu
Gwamnatin Najeriya ta hannun hukumar kula da ilimin bai daya ta kasa UBEC, ta fara aiwatar da tsarin samar da…
Dakarun Sojoji Sun Kubutar Da Mutane 16 Da Aka Sace A Jihar Kaduna
Dakarun Sojojin Najeriya da aka tura yankin shiyya ta daya da ke jihar Kaduna sun dakile wani yunkurin yin garkuwa…
VON Zata Gabatar Da Harshen Mandarin Don Watsa Labarai
Tashar Yada Labarai ta Waje ta Najeriya, Muryar Najeriya, VON, za ta hada da harshen Mandarin a matsayin daya daga…
Aliko Dangote Ya Ciyar Da Mutane Masu Azumi 10,000 A Jihar Kano.
Attajirin da ya fi kowa kudi a Afirka, Alhaji Aliko Dangote ya kaddamar da wani shiri na samar da abinci kyauta ga…
Jihar Kano: ‘Yan Sanda Sun Sake Shirye-Shiryen Magance Laifuka
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano da ke arewa maso yammacin Najeriya ta ce ta samar da matakan tsaro domin magance…
Nasarawa: Makarantun Jami’a Sun Shiga Yajin Aikin Mako 1 Na Kasa
Ma’aikatan Jami’ar Tarayya da ke Lafia wadanda ba koyarwa ba sun shiga yajin aikin kasa na mako guda da kungiyar…